Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari bai taɓa girmama kowa kamar yadda Tinubu ya yi masa ba — Sani

Shehu Sani ya ce Tinubu duk abin da ya dace wajen girmama marigayi Muhammadu Buhari.

Muna binciken gwamnoni 18 da ke kan mulki — EFCC

Shugaban ya ce za su ci gaba da yaƙi da cin hanci a Najeriya.

Malamin jami’a ya mutu bayan ya yi lalata da ɗalibarsa

’Yan sanda sun tabbatar da mutuwar wani malamin Jami’ar Prince Abubakar Audu da ke Jihar Kogi bayan ya yi lalata da wata ɗalibarsa a ɗakin otel

Tinubu ya naɗa ɗan IBB shugaban bankin manoma

Tinubu ya naɗa shi tare sa wasu mutane domin jagorantar wasu hukumomin Gwamnatin Tarayya.

Dantata mutum ne mai tausayi da ƙaunar Najeriya — Tinubu

Tinubu ya ce Najeriya za ta ci gaba da tunawa da Alhaji Aminu Dantata kan gudunmawar da ya bayar.