Tinubu zai kai ziyara Kano gobe Juma’a
An buƙaci Kanawa da su yi wa shugaban ƙasar kyakkyawar tarba cikin karamci da mutuntawa.
Manyan Labarai
An buƙaci Kanawa da su yi wa shugaban ƙasar kyakkyawar tarba cikin karamci da mutuntawa.
Tsohon shugaban ƙasar ya rasu ne ranar Lahadi a wani asibiti a Landan bayan fama da jinya.
Gwamnan ya yi nuni da cewa, an cimma wannan nasarar ne bayan da aka yi nazari sosai kan ayyukan gwamnatinsa a cikin shekaru biyu da suka gabata.
Ƙananan ƙasashe ne kawai ke ba wa yara masu shekaru 16 damar kaɗa ƙuri’a a zaɓen ƙasa, bisa ga bayanan shafukan intanet.
A cewar Momodu ya fice daga PDP ne, domin bar wa Wike da yaransa jam’iyyar.