Jam’iyyar NDC ta warware rikicin shugabanci na Kano
Zuwan Kwankwaso NDC ya haifar da tashin hankali a cikin reshen Kano, inda wasu mambobi suka fara tambayar makomar shugabancin Mai Riga.
Manyan Labarai
Zuwan Kwankwaso NDC ya haifar da tashin hankali a cikin reshen Kano, inda wasu mambobi suka fara tambayar makomar shugabancin Mai Riga.
Duk mutumin da a za a gabatar a matsayin mabiyin wani addini, to ya zama nagari kuma mai aiki da koyarwar addinin nasa.
Na karɓi wannan nauyi a matsayin wata dama ta hidima, kuma zan yi aiki tuƙuru domin tallafa wa ci gaban Jihar Kano.
Mai Riga ya kuma zargi shugabancin jam’iyyar na kasa da dakatar da taron zaben shugabannin jiha a Kano domin bai wa Kwankwaso damar karbe iko
A zaman majalisar, an sanar da cewa wani dan majalisa, Leke Abejide, ya fice daga ADC zuwa jam’iyyar APC.