Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jam’iyyar NDC ta warware rikicin shugabanci na Kano

Zuwan Kwankwaso NDC ya haifar da tashin hankali a cikin reshen Kano, inda wasu mambobi suka fara tambayar makomar shugabancin Mai Riga.

Gwamnatin Tinubu tana zubar da ƙimar addinin Islama — Dati Baba-Ahmed

Duk mutumin da a za a gabatar a matsayin mabiyin wani addini, to ya zama nagari kuma mai aiki da koyarwar addinin nasa.

HOTUNA: Manyan ’yan siyasa sun halarci bikin rantsar da sabon Mataimakin Gwamnan Kano

Na karɓi wannan nauyi a matsayin wata dama ta hidima, kuma zan yi aiki tuƙuru domin tallafa wa ci gaban Jihar Kano.

Rikici ya kunno kai NDC a Kano bayan komawar Kwankwaso

Mai Riga ya kuma zargi shugabancin jam’iyyar na kasa da dakatar da taron zaben shugabannin jiha a Kano domin bai wa Kwankwaso damar karbe iko

’Yan majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC

A zaman majalisar, an sanar da cewa wani dan majalisa, Leke Abejide, ya fice daga ADC zuwa jam’iyyar APC.