HOTUNA: Tinubu ya kafa kwamitin jana’izar Buhari
An dora wa kwamitin nauyin shiryawa da tsara yadda jana’izar ƙasa ta musamman da za a yi wa mamacin.
Manyan Labarai
An dora wa kwamitin nauyin shiryawa da tsara yadda jana’izar ƙasa ta musamman da za a yi wa mamacin.
An ayyana hutu gobe Talata a dalilin rasuwar tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari.
A jiya Lahadi ne dai aka sanar da rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.
Sarkin Daura ya fito zaman fada amma babu yawan mutanen da aka saba gani.
Majalisar ta ɗage zamanta zuwa ranar 22 ga watan nan na Yuli, 2025 bayan rasuwar tsohon shugaban ƙasa yana ɗan shekara 83