Abin da ya faru tsakani na da DSS bayan kama ni — Ɗan Bello
Sai dai Ɗan Bello ya ce bai yi mamakin kama shi da aka yi ba, domin a Najeriya komai zai iya faruwa.
Manyan Labarai
Sai dai Ɗan Bello ya ce bai yi mamakin kama shi da aka yi ba, domin a Najeriya komai zai iya faruwa.
saukar matashin da ke zaune a ƙasar China a Najeriya ke da wuya jami’an DSS suka yi awon gaba da shi.
’Yan sandan sun kwanta dama ne a yayin musayar wuta a yayin da ’yan ta’addan da ke ƙoƙarin kai hari ga matafiya a kan Babbar hanyar Gozirma zuwa Till.
Ana zargin wani direban tirela ya gudu da buhunan masara 463 da aka aike shi da su, bayan da ya bai wa ɗan rakiyarsa guba a cikin shayi a yankin Marab
Dan bindigar da aka kama ya yi yunƙurin ƙwace makamin sojoji amma suka murƙushe shi