Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Wasu Matasa Ba Sa Aiki Tukuru Wajen Neman Arziki

Matasan Najeriya da dama suna son yin arziki amma ba tare da sun sha wahala ba.   Sau da yawa matasa sun fi neman hanya mafi sauki da za ta basu

Sojoji sun kashe ’yan fashin daji masu yawan gaske a Zamfara

Rahotanni na cewa ’yan fashin daji masu yawan gaske ne aka tabbatar da kashewa a wani kwanton ɓauna da sojoji suka yi musu a ranar Laraba a jihohin Za

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 24 a Arewa maso Gabashin Nijeriya

An kashe mutum biyar da suke samar wa ‘yan ta’addan kayayyakin amfani, a wani kwanton ɓauna da aka yi musu da daddare.

Kwastam ta kama mazaƙutar jakai da aka yi yunƙurin safararsu

An gano waɗanda suka yi safarar ne da ake zargin suna shirin fitar da shi zuwa ƙasashen waje ba bisa ƙa’ida ba.

Kotun ƙoli ta tabbatar da Okpebholo a matsayin gwamnan Edo

Wannan hukunci ya kawo ƙarshen duk wata shari’a da ta shafi zaɓen Gwamnan Jihar Edo,