’Yan majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC
A zaman majalisar, an sanar da cewa wani dan majalisa, Leke Abejide, ya fice daga ADC zuwa jam’iyyar APC.
Manyan Labarai
A zaman majalisar, an sanar da cewa wani dan majalisa, Leke Abejide, ya fice daga ADC zuwa jam’iyyar APC.
Sai dai Gana ya musanta hannu a yunƙurin juyin mulkin, yana mai cewa tun bayan ritayarsa daga aikin soja a shekarar 2010 yana rayuwa cikin nutsuwa.
Sabuwar yarjejeniyar na zuwa ne bayan gaza ƙarasa aikin da ya laƙume dala biliyan 2.39 a baya.
An kashe mutane 11 a wani harin ramuwar gayya da ’yan bindiga suka kai a kauyen Gwalgoro da ke Karamar Hukumar Kankia a Jihar Katsina.
’Yan bindiga sun sace mata da kananan yara 15 tare da kakaba wa manoma harajin Naira miliyan 10 a Jihar Katsina