Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Abin da zai sa APC ba za ta taɓa mantawa da Ganduje ba’

Ya ce za su rama biki idan lokaci ya yi, kuma a nan ne za a gane Ganduje shi ne rufin asirin APC.

Malaman firamare sun janye yajin aiki a Abuja

A ranar Alhamis din makon jiya ce Ministan Abuja, Nyesome Wike ya gana da shugabannin ƙungiyar malaman.

An ƙayyade maki da shekarun shiga jami’a a Nijeriya

Alƙaluma dai sun tabbatar da cewa an samu gagarumar faɗuwa a jarawabar JAMB da aka rubuta a wannan shekara.

‘ADC za ta mayar da APC jam’iyyar adawa a 2027’

Za mu ceto ƙasar nan da da kuma talakawa daga matsin tattalin arziƙi da rashin shugabanci nagari.

Gwamnatin Tinubu na shirya mana zagon ƙasa — ADC

ADC na zargin gwamnatin APC a matakin kasa ta kira wani taron sirri tsakanin wasu manyan jami’an gwamnati da shugabbanin jam’iyyar ADC na jihohi da ku