NAJERIYA A YAU: Sarƙaƙiyar da ke gaban Haɗakar ADC: Atiku ko Peter Obi
Yayin da wasu suke ganin Atiku Abubakar yana da ɗimbin magoya baya, wasu kuwa gani suke yi shi ma Peter Obi ba kanwar lasa ba ne.
Manyan Labarai
Yayin da wasu suke ganin Atiku Abubakar yana da ɗimbin magoya baya, wasu kuwa gani suke yi shi ma Peter Obi ba kanwar lasa ba ne.
Hakan na faruwa ne duk da ƙoƙarin da gwamnati ke yi na ganin ta rage mace-mace yayin haihuwa a Najeriya.
Turkiyya ta ce bai wa ‘yan ta’addar PKK/YPG makamai ko ma da sunan mene ne, taimaka wa ta’addanci ne kai tsaye.
Motar mai daukar fasinjoji 56 ta yi hatsari ne bayan isowarta Mahadar Vom da Anguldi da ke Jos, daga Fatakwal, babban birnin Jihar Ribas.
An kashe mutane tara tare da jikkata wasu huɗu a wani da ake zargin mayakan Boko Haram ne suka kai yankin a Malam Fatori da ke Jihar Borno.