Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Sarƙaƙiyar da ke gaban Haɗakar ADC: Atiku ko Peter Obi

Yayin da wasu suke ganin Atiku Abubakar yana da ɗimbin magoya baya, wasu kuwa gani suke yi shi ma Peter Obi ba kanwar lasa ba ne.

Dalilin da matan karkara a Kano suka fi son haihuwa a gida

Hakan na faruwa ne duk da ƙoƙarin da gwamnati ke yi na ganin ta rage mace-mace yayin haihuwa a Najeriya.

Amurka za ta ɗauki nauyin ’yan tawaye domin yaƙi da ta’addanci

Turkiyya ta ce bai wa ‘yan ta’addar PKK/YPG makamai ko ma da sunan mene ne, taimaka wa ta’addanci ne kai tsaye.

Wata bas mai daukar fasinja 56 ta yi hatsari a Jos

Motar mai daukar fasinjoji 56 ta yi hatsari ne bayan isowarta Mahadar Vom da Anguldi da ke Jos, daga Fatakwal, babban birnin Jihar Ribas.

’Yan Boko Haram sun kashe mutum 9, sun Jikkata 4 a Borno

An kashe mutane tara tare da jikkata wasu huɗu a wani da ake zargin mayakan Boko Haram ne suka kai yankin a Malam Fatori da ke Jihar Borno.