Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 21 sun rasu a hatsarin mota a kan hanyar Zariya–Kano

FRSC ta gargaɗi direbobi kan tuƙin ganganci.

Majalisar Dattawa ta gindaya sharaɗin dawo da Sanata Natasha

Kotu ta ce kada hukuncin ya yi tsaurin da zai hana aiwatar da ayyukan mazaɓar ɗan majalisa da aka dakatar.

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 41 a Nijar

Sanarwar da aka karanto a tashar talabijin ta ƙasar ta ƙara da cewa an yi asarar dakaru 10.

Kwankwaso ba zai yi mana takara a 2027 ba — NNPP

Shugaban jam’iyyar ya ce Kwankwaso ya ja musu rigingimu ba gaira ba dalili.

Tinubu ko ɗansa zai naɗa shugaban INEC, APC sai ta faɗi zaɓen 2027 — Dalung

Tsohon ministan ya ce APC wata mafaka ce ta gurɓattun ‘yan siyasa.