Manyan Labarai

Manyan Labarai

Makusantan Gwamnatin Buhari da suka shiga haɗakar ADC

Tsofaffin mukarraban gwamnatin Buhari da suka koma haɗakar ADC sun haɗa da tsofaffin ministoci da tsofaffin gwamnoni da masu muƙaman siyasa.

NAJERIYA A YAU: Shin Ko Hadakar Sabuwar Jamiyyar ADC Za Ta Fidda Wa ‘Yan Najeriya Kitse Daga Wuta?

Yan Najeriya da dama na ta bayyana mabanbantan ra’ayoyi kan sabon hadakar ‘yan siyasa zuwa sabuwar jami’yyar ADC.   A yayin da wasu ke ganin wann

Rasha ta amince da gwamnatin Taliban a Afghanistan

Rasha ta bayyana wannan a matsayin “mataki mai tarihi wajen ƙarfafa dangantaka tsakanin ƙasashen biyu.

Harin Filato: Remi Tinubu ta ba da gudummawar Naira biliya 1

Remi Tinubu wacce ta bayyana bayar da tallafin a yayin ziyarar jaje da ta kai jihar a ranar Alhamis, ta ce kuɗaɗen da ta bayar ba na gwamnati ba ne

Lakurawa sun kashe mutane 15 a Sakkwato

Shi ne hari mafi muni a tsawon lokacin a yankin da ke fama da matsalar tsaro