Pantami zai je kotu bayan APC ta ba Jamilu Gwamna takarar Gwamnan Gombe
Pantami ya kalubalanci matakin da cewa ba a yi shi a bisa ka’ida ba, ya kuma bayyana shirinsa na daukar matakin shari’a kan lamarin, yana
Manyan Labarai
Pantami ya kalubalanci matakin da cewa ba a yi shi a bisa ka’ida ba, ya kuma bayyana shirinsa na daukar matakin shari’a kan lamarin, yana
Ya yi watsi da zargin cewa neman goyon bayan ƙasashen waje manufa ce ta gayyato waɗanda za su yi wa Najeriya katsalandan.
Kwankwaso da Obi sun karɓi katin NDC ne a hedikwatar jam’iyyar tare da jagoranta, Seriake Dickson.
ADC za ta yi zaɓen fid-da-gwani na majalisun dokoki jihohi da na ƙasa a tare a ranar 21 ga wata, sai na gwamnoni a ranar 22 ga wata, kafin na shugaban
Peter Obi, tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a Jam’iyyar LP a zaɓen shekara ta 2023, ya sanar da ficewarsa daga Jam’iyyar ADC.