Manyan Labarai

Manyan Labarai

Pantami zai je kotu bayan APC ta ba Jamilu Gwamna takarar Gwamnan Gombe

Pantami ya kalubalanci matakin da cewa ba a yi shi a bisa ka’ida ba, ya kuma bayyana shirinsa na daukar matakin shari’a kan lamarin, yana

Atiku zai ziyarci Amurka kan matsalar tsaro da tattalin arziki a Najeriya

Ya yi watsi da zargin cewa neman goyon bayan ƙasashen waje manufa ce ta gayyato waɗanda za su yi wa Najeriya katsalandan.

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

Kwankwaso da Obi sun karɓi katin NDC ne a hedikwatar jam’iyyar tare da jagoranta, Seriake Dickson.

ADC ta sanya N100m a matsayin kuɗin fom ɗin takarar Shugaban Ƙasa

ADC za ta yi zaɓen fid-da-gwani na majalisun dokoki jihohi da na ƙasa a tare a ranar 21 ga wata, sai na gwamnoni a ranar 22 ga wata, kafin na shugaban

Peter Obi ya fice daga Jam’iyyar ADC

Peter Obi, tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a Jam’iyyar LP a zaɓen shekara ta 2023, ya sanar da ficewarsa daga Jam’iyyar ADC.