Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam’iyyar APC
Ganduje ya bayyana rashin lafiya a matsayin dalilin da ya sa ya ajiye shugabancin jam’iyyar.
Manyan Labarai
Ganduje ya bayyana rashin lafiya a matsayin dalilin da ya sa ya ajiye shugabancin jam’iyyar.
Sojojin sun kai harin ne a matsayin ramuwar gayya.
Yanzu ɓangarorin biyun sun amince su yi aiki tare domin ci gaban Jihar Ribas.
Doctor Zainab Muhammad na daya daga cikin mata a Arewacin Najeriya da ta jajirce tare da kudirin cika burinta na karantar kimiyya duk da kalubalen da
Yana da ’ya’ya kimanin 100 da jikoki 406, da tattaba-kunne 100, wadanda su ma suka gaje shi a fannin haddar Al-Qur’ani.