Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Katsina ta amince da ƙidayar almajirai, makarantun Islamiyya

“Manufofin ƙidayar sun haɗa da samar da cikakkun bayanai na dukkan Makarantun Alkur’ani da kuma samar da cikakken tsarin yaran da ba su zuwa makaranta

’Yan sanda sun kashe ’yan fashi da ƙwato makamai a Kaduna

Rundunar ta kuma kama wasu mutane biyu da ake zargin tare da ƙwato tarin makamai da kayayyaki masu daraja da aka sace daga mazauna garin.

Yadda na kuɓuta daga harin Filato — Wani mutum

Mutumin ya bayyana yadda ya tsallake rijiya da baya da kuma yadda aka yi wa sauran kisan-gilla.

Ba zan yi Tinubu ba a 2027 matukar ya canza Kashim Shettima – Sheik Jingir

Shugaban Majalisar Malamai na kungiyar Izala, Sheik Sani Yahaya Jingir, ya ce ba zai goyi bayan takarar Bola Tinubu ba a zaben 2027 matukar ya canza K

NAJERIYA A YAU: Yadda ‘Yan Najeriya Za Su Kula Da Lafiyar Jikin Su

Kula da lafiya na nufin yin abubuwa da ke kare mutum daga kamuwa da cututtuka da kuma tabbatar da cewa jiki na aiki yadda ya kamata.   Wannan ya