Akwai ƙasashen da ke shirin bai wa Iran makaman nukiliya — Rasha
Manyan hafsoshin sojan Iran sun yi barazanar mayar wa Amurka da martani mai tsanani kan hare-haren da ta kai.
Manyan Labarai
Manyan hafsoshin sojan Iran sun yi barazanar mayar wa Amurka da martani mai tsanani kan hare-haren da ta kai.
Iran ta ce ya zama tilas Amurka ta girbi abin da ya shuka, har sai ta yi nadama
Matakin daga babbar ƙawar Iran ɗin zai kawo ƙarshen irin takurar da ƙasashen Yamma ke yi wa Tehran
A kwanakin baya ma an kashe wasu matafiya a garin Uromi da ke jihar Edo a hanyar su ta komawa Kano
Bio ya yi alƙawarin fifita buƙatun jama’ar yankin don kawo ci gaba mai ɗorewa.