Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bam ya kashe mutum 5, 15 sun jikkata a Kano

Yanzu haka jami’an tsaro na ci gaba da bincike kan lamarin.

Mahara sun kashe ’yan ɗaurin aure 12 daga Zariya a Filato

“Mun tsaya tambayar wasu mutane kwatance, kafin mu farga har sun yi mana ƙawanya sun zagaye motar ta kowace kusurwa, suna ihu cewa a kashe mu…

Najeriya ta tura sojoji domin samar da zaman lafiya a Gambia

Sojojin Najeriya sun taka muhimmiyar rawa wajen dawo da zaman lafiya a rikice-rikicen da aka samu a faɗin Afirka da ma duniya

Yadda Iran ta lalata cibiyar kimiyya mafi muhimmanci a Isra’ila

Duk ƙoƙarin ƙasashen Turai na jan hankalin Tehran zuwa tattaunawa bai nuna alamun nasara ba.

2027: Manyan ’Yan adawa na neman rajistar sabuwar jam’iyya

NNCG ta riga ta miƙa takardar neman rajistar jam’iyya ga Hukumar Zaɓe mai zaman kanta INEC a hukumance don babban zaɓe na gaba.