Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jami’an tsaro sun ƙwato makamai da kama mutane 398 a Kaduna

Samamen ya sanya wasu da dama daga cikin masu aikata laifuka tserewa daga Jihar Kaduna saboda fargabar kama su.

Yin sulhu da ’yan bindiga dabara ce ba gazawa ba — Gwamnatin Sakkwato

Gwamnatin ta ce ba rauni ne ya sa za ta yi sulhu da ‘yan bindiga ba.

2027: ‘Sai bayan babban taron APC Tinubu zai bayyana wanda za su yi takara tare’

Fadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai zabi wanda zai yi masa takarar mataimaki a zaben 2027 a hukumance ne kawai bayan a kammala babban ta

NAJERIYA A YAU: Yadda Tsarin Ilimi Ke Karya Gwiwar ’Yan Najeriya

Yan Najeriya da dama ne dai da suka yi ilimin zamani dole ta sa suka rungumi sana’o’in da a baya ake ganin na kaskantattu ne don su samu na sakawa a b

Za mu iya galaba kan Iran ko babu Amurka — Isra’ila

Babbar nasarar da za mu samu ita ce kawo ƙarshen barazanar nukiliyar Iran.