Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hare-haren Benuwe: Tinubu ya ziyarci waɗanda suka jikkata a asibiti 

Tinubu na fatan nemo bakin zaren yadda za a kawo ƙarshen rikicin.

Mun shirya yin sulhu da ’yan bindiga — Gwamnatin Sakkwato

Gwamnatin ta ce ta shirya yin sulhu da dukkanin waɗanda za su ajiye makamansu.

Litar fetur za ta iya komawa N1,000 a Najeriya saboda yakin Isra’ila-Iran – Masana

Masana sun yi gargadin cewa yakin da ake gwabzawa a tsakanin Isra’ila da Iran zai shafi farashin man fetur a duniya kuma hakan zai iya yin illa ga tat

Ma’aikatan Kwalejin Ilimi ta jihar Kaduna za su tsunduma yajin aiki

Kungiyoyin ma’aikata na Kwalejin Ilimi ta jihar Kaduna da ke Gidan Waya, Kafanchan sun bayyana aniyarsu na fara yajin aikin gargadi na kwanaki uku.

DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?

Hare haren ‘yan ta’adda na kara ta’azzara a yankuna daban daban na fadin kasar nan wanda hakan ke nuni da Karin rashin tsaro da ya dade yana ciwa alum