Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Cin Ganyayyaki Ke Yi Wa ‘Yan Najeriya Wahala

Karancin kayan ganyayyaki na cigaba da barazana ga lafiyar ‘yan Najeriya.   Masana sun bayyana cewa akwai gibi mai girma na rashin kayan ganyayya

Mun bankaɗo sabuwar dabarar ’yan siyasa ta satar kuɗi — EFCC

’Yan siyasa sukan jibge ’yan yahoo a otel-otel su rika buɗe musu asusun ajiya na kirifto.

Tinubu zai je jaje bayan kisan fiye da mutum 100 a Benuwe

A ƙarshen mako ne dai aka samu munanan hare-haren da suka yi sanadin kashe fiye da mutum 100 a Jihar Benuwe.

Iran ta rataye mutumin da ta kama yana yi wa Isra’ila leƙen asiri

Wannan ne karo na uku a baya-baya nan da Iran ke aiwatar da hukuncin kisa saboda zargin leƙen asiri ga Isra’ila.

Sabon harin Iran ya hallaka mana mutum 8 – Isra’ila

Rikicin na ƙara ƙamari yayin da ƙasashen biyu ke ci gaba da kai wa juna hari.