Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin da muke da shi a Najeriya ba cikakkiyar dimokuraɗiyya ba ce — Fayemi

Fayemi ya ce akwai abubuwa da dama da ya kamata Najeriya ta samu a mulkin dimokuraɗiyya amma ba ta samu ba.

Ambaliya: Gwamnatin Kano ta fara tsaftace magudanan ruwa

Sai dai Kwamishinan ya gargaɗi jama’a kan illar zubar da shara a magudanan ruwa.

NAJERIYA A YAU: Rashin Aikin Yi Da Hanyoyin Magance Su A Najeriya

Rashin aikin yi na daya daga cikin manyan kalubalen da najeriya ke fuskanta a wannan lokaci, musamman la’akari da yanda ake cigaba da samun matasa dak

Yadda mota ta kashe mutum 8 ’yan gida daya bayan dawowa daga yawon Sallah a Kaduna

Wani mummunan hatsarin mota a hanyar Kaduna zuwa Zariya ya yi sanadin mutuwar mutum takwas ’yan gida daya, yayin da wasu mutum biyu ke can kwance a as

Mutum ɗaya ya tsira da ransa cikin 242 a hatsarin jirgin India

Kamfanin jirgin Air India ya ce, akwai fasinjojin Indiya 169 da 53 ‘yan Burtaniya da ‘yan Portugal bakwai, da kuma wani ɗan ƙasar Kanada a