Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gobara ta tashi a otal ɗin da ke ɗauke da Alhazan Najeriya 480 a Makkah

Rahotanni sun bayyana cewar ba a samu salwantar rayuka ba a yayin gobarar.

Magidanci ya shiga hannu kan kashe matarsa mai juna biyu da duka

Rundunar ta ce tana gudanar da bincike kan lamarin kafin miƙa wanda ake zargin zuwa kotu.

2027: Makomar Shettima a matsayin abokin takarar Tinubu na janyo cece-kuce

Wasu na ganin cewar an yi moriyar ganga za a yada koren ta.

Yadda Sanusi II da Aminu Ado suka yi sallar Idi daban-daban a Kano

Wannan na nuna yadda rikicin masarautar Kano ke ƙara ƙamari.

Kwamishina ya yi murabus saboda sauya sheƙar Gwamnan Akwa Ibom

Kwamishinan ya ce ba zai iya komawa APC saboda yana yin siyasa ne da aƙida.