Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Tinubu na amfani da talauci a matsayin makami — Atiku

Rotimi Amaechi ya danganta ƙaruwar rashin tsaro a ƙasar da yawaitar talau

Mutane 20 sun rasu a hatsari motar ’yan wasan Jihar Kano

Waɗanda suka rasa rayukansu a hatsarin sun haɗa da ’yan wasa da ɗan jarida, ma’aikatan lafiya da jami’an gudanar da harkokin wasanni

‘’Yan bindigar birni sun karɓe shugabancin Najeriya — El-Rufai

Abin da suka sani kawai shi ne yadda za su karɓi mulki amma ba su san yadda za su yi amfani da shi ba

Mutanen da suka rasu a ambaliyar ruwa a Neja sun ƙaru zuwa 151

Mutane 3,018 sun rasa matsugunansu a sakamakon ambaliyar da ta shanye al’ummomi uku

Maƙabarta mai shekaru 500 da ta koma maɓoyar ’yan daba 

Sun sace allunan kabari da ƙarafunan katangar makabartar, sa’annan suna yi wa masu ziyarar maƙabartar da masu wucewa ta wurin fashi