Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sojoji sun kashe ɗan ta’adda da aka sa ladar N100m a kansa a Borno

Sojoji sun kama Abu Fatima wanda aka sanya ladar Naira miliyan 100 ga duk wanda ya kamo shi, da ransa a wani a yankin Arewacin Jihar Borno

Mun haramta liƙa hotuna ko rubutu marasa ma’ana a A-Daidaita-Sahu —El-Mustapha

Hukumar ta ce dole ne a kawo mata rubuce-rubuce da sauransu ta ta tantance kafin a fitar da shi a bainar jama’a

Mai neman aiki ya suma bayan matarsa ta haifi ’yan uku

Shaidu sun ce, mutumin da ya ji cewa matarsa ​​ta haifi ‘ya’ya mata uku, sai ya faɗi ya suma a harabar asibitin nan take.

Zazzaɓin Lassa da sanƙarau ya kashe mutum 366 a jihohi 24 – NCDC

Daga ranar 1 ga Janairu zuwa 18 ga Mayu, 2025, NCDC ta tabbatar da ɓullar cutar zazzaɓin Lassa guda 733 daga mutane 5,118 da ake zargin sun kamu da cu

An gano gawar direba a cikin mota a Bayelsa

An gano gawar direban matashin mai matsakaicin shekaru da sanyin safiyar Juma’a a cikin motarsa ​​a mahaɗar Samphino da ke unguwar Kpansia a unguwar Y