Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yaya Girman Matsalar Rashin Tsaro A Shekaru Biyun Tinubu?

Rashin tsaro na cikin matsalolin da suke ci gaba da ci wa ’yan Najeriya da dama tuwo a kwarya, har a wannan lokaci da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu

Yadda ambaliyar Neja ta ci mutum 12 ’yan gida daya

Wasu mutum 12 ’yan gida daya da almajirai sama da 50 na cikin mutanen da suka rasu a ambaliyar ruwan da ta afka wa yankin karamar hukumar Mokwa a jiha

An kama mutum 41 da ake zargi da kisan DPO a Kano

Rundunar ’yan sanda na aiki tuƙuru domin ganin an gurfanar da duk waɗanda ke da hannu wajen kisan da kuma masu alaƙa da ƙone-ƙone.

NDLEA ta kama maniyyata aikin hajji ɗauke da hodar iblis

“Kwanaki kaɗan da suka wuce, mun kama wasu maniyyata biyu da za su je ƙasar Saudiyya aikin Hajji, inda suka haɗiye hodar iblis, suna nuna cewa za su j

’Yan bindiga sun kashe makiyaya 2, sun sace shanu 320 a Kaduna

’Yan bindigar da suka zo adadi mai yawa tare miyagun makamai sun mamaye sansanin makiyayan inda suka buɗe wuta, inda suka kashe biyu daga cikin makiya