Kotu ta ci su El-Rufa’i tarar miliyan 900
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kaduna ta ci tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i da wasu mutum biyar tarar Naira miliyan 900.
Manyan Labarai
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kaduna ta ci tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i da wasu mutum biyar tarar Naira miliyan 900.
Rashin iya siyan audugar Alada ga mata na kara jefa su cikin matsaloli da dama, a wasu lokuta ma har da cututtuka da ka iya jawo musu matsaloli.  
Tinubu ya jaddada gaggawar buqatar wadannan kudade, yana mai nuni da tasirin cire tallafin mai da raguwar kudaden shiga na cikin gida.
Bana za a yi Babbar Sallah ranar Juma’a bayan alhazai sun kammala Tsayuwar Arfa a ranar Alhamis mai zuwa.
Ya ba da labarin yadda ya makure matar auren sa’annan ya soka mata wuka a wuya a cikin gidanta