Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda ’ya’yan shugabanni ke musu yaƙi da ’yan adawa

Yanayin da ‘ya’yan masu mulki ke shiga harkokin mulki ko siyasa na nuna raunin dimokuraɗiyya a Najeriya.

Kwale-kwale ya nutse da mutum 37 a Kwara

Shugaban Karamar Hukumar Kaiama, ya ce ba za su zuba ido ba a riƙa samun hatsarin kwale-kwale kusan duk shekara.

Guguwar raba Masarautar Katsina ta kunno kai

Idan har za a dubi tarihi da kuma yanayi, ai an san Masarautar Katsina haka ya kamace ta ta tsaya.

ISWAP ta kashe manoma sama da 50 a Borno

Har yanzu babu wata sanarwa daga hukumomin tsaro dangane da harin.

Tinubu ya isa Rome don rantsar da sabon Fafaroma

Tinubu ya tafi bikin rantsuwar ne bayan samun goron gayyata daga fadar Vatican.