Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotun Koli ta soke taron PDP na Ibadan ta kori Shugabancin Turaki

Alkalan Kotun Kolin sun soki tsagin Kabiru Tanimu Turaki na jam’iyyar game da sake shigar da kara a wata kotu mai daraja daidai da wadda ta baya

An tsinci gawar ɗalibi a ɗakinsa a Ondo

Dalibin mai shekara 20, ana kyautata zaton yana karatu fannin Injiniyan Kwamfuta ne. Zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, ba a riga an gano dalilin da ya

’Yan bindiga sun kashe magidanci da ’yarsa a Sakkwato

Mazauna sun ce maharan sun kwashe kusan awa guda suna ta’asa kafin jami’an tsaro su iso.

Matar da ta jagoranci ɗaga ɗan kamfai ta samu muƙami a Kano

A baya-bayan nan ta sha suka bayan jagorantar wani abin da ake ganin ya saɓa wa al’ada da addini.

Yaƙin Iran zai jefa mutum miliyan 30 cikin talauci — MDD

MDD ta ce ƙasashen Afirka ta Kudu da Sahara da wasu a Asiya za su fi shan raɗaɗin yaƙin.