Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dalilin da ya sa gwamna Bala ya yi ƙoƙarin mari na – In ji Minista

Ministan ya ce gwamnan ya zagi mahaifinsa wanda hakan ya sa ya fusata.

Masu garkuwa da Shugaban APC sun riƙe masu kai kuɗin fansa

Maharan sun far masa suka fito da shi daga cikin motarsu, sa’annan suka make shi da gungumen ice, suka tafi da shi.

A soke sakamakon jarabawar JAMB na 2025 gaba ɗaya —Ɗalibai

Sama da ɗalibai miliyan 1.5 sun kasa samun maki 200 a jarabawar UTME na 2025 da Hukumar JAMB ta gudanar

NAJERIYA A YAU: Kuskuren JAMB Da Ya Haddasa Faduwar Ɗalibai A Jarabawa

Ɗalibai 379,997 abin ya shafa, kuma hukumar za ta sake shirya musu wata jarabawar

Najeriya ba za ta koma mulkin soja ba — Gowon

Tsohon shugaban ya ce dimokuraɗiyya ita ce turbar samar wa Najeriya ci gaba mai ɗorewa.