JAMB ta ɗauki alhakin faɗuwar ɗalibai jarrabawar 2025, ta nemi afuwa
Hukumar ta ce za ta yi bincike tare da ɗaukar mataki domin kaucewa faruwar irin haka a gaba.
Manyan Labarai
Hukumar ta ce za ta yi bincike tare da ɗaukar mataki domin kaucewa faruwar irin haka a gaba.
Ɗan majalisar ya ce a yanzu Zamfara ta zama tarkon mutuwa a wajen jama’ar gari.
Amaechi ya ce a shirye yake ya ƙalubalanci Gwamnatin Shugaba Tinubu.
Manufar tsarin, wanda babu shi a Kundin Dokokin Najeriya, ita ce tabbatar da daidaito da haɗin kai da zaman lafiya a ƙasa.
Ina kira ga Tinubu da ya biya iyalan Abiola bashin N45bn saboda ya kamata maganar zaɓen 1993 ta ƙare haka.