Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matashi ya kashe saurayin ƙanwarsa a Kano

Sai dai yayan budurwar ya bayyana nadamarsa yana mai ba da haƙuri ga duk ’yan uwan mamacin.

Za mu ci gaba da aikin haƙo ɗanyen mai a Arewa —NNPCL

NNPC ya sanar da shirinsa na kammala aikin shimfiɗa bututun iskar gas daga Ajaokuta zuwa Kano da kuma ci gaba da haƙo ɗanyen mai a yankin Arewa

Boko Haram ta ƙwace makaman sojoji na tiriliyoyin naira —Majalisa

Gadgi ya ce yawan yadda ’yan ta’adda ke lalata kayan yaƙin sojoji a yanzu, ba a taɓa ganin irinsa ba a baya

Yaran Bello Turji sun ƙwace garin su tsohon Gwamnan Sakkwato, Bafarawa

Sun mamaye ƙauyuka huɗu a Ƙaramar Hukumar Isa ta Jihar Sakkwato, ciki har da Bafarawa, garin tsohon gwamna Attahiru Dalhatu Bafarawa.

NAJERIYA A YAU: Gaskiyar Tasirin Amfani Da Irin Noma Na GMO

Masana sun yi gargaɗi game da illolin irin da aka sauya ƙwayar halittarsa