Manyan Labarai

Manyan Labarai

An gabatar da sabbin shaidu kan Nnamdi Kanu

A cikin bidiyon da aka kunna a kotun, an ga Kanun na bai wa mabiyansa umarnin afka wa jami’an tsaro.

Jami’an tsaro na ba da gudunmawar aikata miyagun laifuka a Nijeriya — Zulum

Zulum ya faɗi hakan ne yayin da yake haramta sayar da barasa a birnin Maiduguri da kewaye.

Ka-ce-na-cen da ya biyo bayan ziyarar Tinubu a Katsina

Da a ce Tinubu yana jin Hausa, kuma ya ga wannan shirmen to tabbas sai ya ce mu wawaye ne ko da a ransa ne.

DAGA LARABA: Ɓoyayyun Dalilan Da ke Sa Faɗuwa Jarabawa A Najeriya

Ko waɗanne dalilai ne suke kawo faɗuwa jarabawa a Najeriya?

Yaƙi ya ɓarke tsakanin Indiya da Pakistan

Indiya da Pakista sun sha gwabza faɗa tun bayan kafa su a shekarar 1947 da Turawan Birtaniya suka yi.