Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan PDP 6 a Majalisar Tarayya sun koma APC

 Ana yawan samun sauya sheka a Majalisar Wakilai daga jam’iyyun adawa zuwa APC mai mulki, a wannan majalisa ta 10.

Daukar nauyin dalibai: Rikici ya barke a Hukumar Raya Arewa Maso Yamma

Wannan dambarwar ta kunno kai ne bayan sanarwar da hukumar ta fitar na shirin daukar nauyin daliba domin karatun jami’a daga yankin.

Wata mata ta auri maza biyu a lokaci guda a Kano

Wannan lamari ya faru ne wata shid bayana auren matar da mijinta na farko

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa ‘Yan Gwagwarmaya Ke Shiga Tasku A Najeriya?

Yin gwagwarmaya ko fafutuka wani abu ne da ke cikin jinin dan Adam, musamman idan yana kokarin ganin an samu sauyi ko cigaba a al’umma.

Ghana ta ci tarar ministoci saboda rashin bayyana kadarorin da suka mallaka

Zuwa ranar Laraba duk wanda ya gaza bayyana kadarorin da ya mallaka ya sallami kansa daga nan take.