Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Asarar Da Hausawa Ke Tafkawa Sakamakon Bacewar Tatsuniya

Sai dai a yayin da duniya take sauyawa, ba kasafai matasa suke sha’awar sauraron tatsuniya ba.

ISWAP ta ɗauki alhakin kashe mutum 26 a Borno

Fashewar bam ɗin ta rutsa da maza 16 da mata huɗu da ƙananan yara guda shida.

Za a rataye wani soja saboda laifin kashe budurwarsa

Wata koutun soja ta yanke wa wani jami’inta hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samun sa da laifn kashe buduwarsa.

Kano: Galadima biyu a masarauta ɗaya

Abin da ya fara a matsayin rikicin neman halacci tsakanin sarakuna biyu masu hamayya da juna, yanzu ya kai su ga yin naɗin sarautu iri guda a fadodins

Shugaban Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci a Najeriya ya rasu

Babban Mufti na ƙasar Yarbawa, Sheikh Daood Imran Molaasan, ne ya sanar da rasuwar Sheikh Abdul Rasheed Hadiyatullah