Manyan Labarai

Manyan Labarai

Cikin ɗalibai 10 na jami’o’in Najeriya 6 suna harkar damfara ta yanar gizo — EFCC

EFCC ta tabbatar da yadda ɗalibai suka dulmiya a cikin irin waɗannan laifuka na damfara ta yanar gizo.

DAGA LARABA: Dalilan Da Suka Sa Mutane Suke Son Haihuwar Maza Fiye Da Mata

Ko wadanne dalilai ne suka sa mutane suka fi son haihuwan ‘ya’ya mata a da da ma wannan zamani?

An saya wa Tinubu fom ɗin tsayawa takara a 2027

Bayanai sun nuna cewa an sayi fom ɗin ne kan naira miliyan 100.

An kama mutum 6 kan hari a Kasuwar Wayoyi a Kano

Gungun ’yan daba ɗauke da makamai sun kai farmaki Kasuwar Farm Centre a yayin da ake tsaka da hadahadar kasuwanci, inda suka riƙa yi wa ’yan wa ’yan k

Garkuwa da mutane: ’Yan sanda sun cafke mutum 30 a Kaduna

Rundunar ta kuma cafke wasu mutum huɗu da ake zargi da safarar makamai, tare da ƙwato bindigogi guda biyar