Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda Boko Haram ta kashe mutane 29 a Adamawa

Basaraken yankin, Aggrey Ali, ya bayyana cewa ’yan ta’addan sun ɗauki awanni suna kashe-kashe da ƙone-ƙone, yana mai roƙon a turo ƙarin jami’an

NAJERIYA A YAU: Yadda Raguwar Maniyyatan Najeriya Ke Shafar Aikin Hajji

Ko ta wadanne irin hanyoyi ne raguwar maniyyatan Najeriya ke tasiri ga sauke farali? Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai

Amurka ba ta da mafita a yaƙin Iran — Jamus

Iran na gudanar da tattaunawar cikin hikima da dabara, kuma ƙarfin da take da shi ya fi yadda aka yi zato a baya.

Cutar sankarau ta kashe mutum sama da 20 a Sakkwato

Wasu mazauna da suka bukaci a sakaya sunayensu sun ce akalla mutane 40 sun mutu a kauyen da makwabtansu.

Majalisa ta amince da Murtala Garo a matsayin Mataimakin Gwamnan Kano

Majalisar ta tabbatar da zabin Murtala Garo ne kasa da mako guda bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf ya aike mata ta bukatar hakan.