Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun kashe ango, sun sace amarya a Nasarawa 

Maharan sun kai farmaki gidan sabbin ma’auratan ne da misalin ƙarfe karfe 11:00 na dare ranar Laraba, inda suka harbe angon har lahira, sannan suka ta

NAJERIYA A YAU: Dalilin da zazzaɓin cizon sauro ba ya jin magani

Zazzaɓin cizon sauro, wato malaria, na cikin cututtuka mafiya shahara da kuma haɗari a Najeriya.

Gwamnati ta amince ta bai wa mahajjata kuɗin guzirinsu a hannu

Hukumar NAHCON ta dage cewa ɓullo da hada-hadar kuɗi ta amfani da kati zai shafi shirin hukumar na gudanar da ayyukan hajjin 2025.

Ficewar Kawu a jam’iyyarmu zai kawo zaman lafiya – Shugaban NNPP na Kano

Sanarwar hakan na zuwa ne sa’o’i 24 bayan Sanata Kawu Sumaila ya bayyana ficewarsa daga Jam’iyyar NNPP zuwa APC.

An kori lakcara kan neman lalata da ɗaliba matar aure

Ɗalibar ta kuma zargi Dakta Aliyu da yi mata barazanar rashin samun nasarar karatunta idan har ta ƙi amincewa da biyan buƙatarsa.