Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kashe-kashen ya isa, ku sauya dabarun aiki — Tinubu ga shugabannin tsaro

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya ce dole ne shugabannin tsaro su kawo ƙarshen kashe-kashe a jihohin da abin ya shafa

Na ba ku wata 1 ku murƙushe ’yan ta’adda — Olukoyede ga sojoji

“Daga wata mai zuwa, ba na son in ƙara jin mostin waɗannan ’yan ta’addan a yankin Dam ɗin Kainji,” in ji babban hafsan sojin.

Nijar, Mali da Burkina Faso sun kafa gidan rediyo na haɗin gwiwa

Gwamnatocin sojin Nijar da Mali da Burkina Faso sun jaddada cewa sun kafa gidan rediyonsu na haɗin gwiwa ne da nufin daƙile farfagandar ƙasashen waje

NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Amfani Da Kafofin Sada Zumunta Wajen Haɓaka Kasuwanci

Yadda ’yan bana bakwai suke amfani zamani wajen neman ƙwace ragamar sana’o’i da kasuwanci ta hanyar amfani da kafofin sada zumunta wajen tallata hajoj

Kawu Sumaila ya koma APC

Gaskiya ne na koma APC. Damuwata a ko yaushe ita ce walwalar al’ummar mazaɓata,