Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ambaliya ta kashe mutum 3 ta lalata hekta 10,000 na shinkafa a Neja

Duk gonakin da ruwan ya shanye sun kai girbi, wasu ma an fara girbin su lokacin da ambaliyar ta auku

Zaɓen 2027: Babu ɗan takarar da zai yi nasara ba tare da goyon bayan Arewa ba — Hakeem

Mun dawo daga rakiyar yaudarar da ake yi mana ta zaɓen ɗan takara saboda ƙabilanci ko addini.

Zaɓen 2027: Me ya sa jam’iyyu ke neman tabarrakin Buhari?

’Yan Nijeriya da suka soki gwamnatin Buhari gabanin saukarsa daga mulki, sun fara gwammace mulkinsa a kan na Tinubu.

Ruftawar gini ta kashe mutum 5 a Legas

Cikin gawawwakin mamatan biyar da aka samu akwai mata uku da maza biyu.

Kada Kanawa su bari rigingimun siyasa su hana su zaman lafiya — Shettima

Shettima ya bayyana Kano a matsayin madubin Arewacin Nijeriya.