Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ana kashe ’yan Najeriya amma Tinubu ya fi damuwa da Zaɓen 2027 — SDP

Jam’iyyar SDP ta koka da cewa ’yan Najeriya suna rayuwa cikin fargici saboda rashin tsaro, amma gwamnati da ’yan siyasa sun fi mayar da hankalinsu kan

Makarantar Bare: Shekara 20 dalibai na karatu a matsanancin yanayi

Ban da ofishin shugabar makarantar, babu wani dakin karatu a makarantar da ke da kofofi ko tagogi ko sili mai kyau

Masu garkuwa za su mutu ta hanyar rataya a Edo – Okepebolo

Ƙudirin dokar ya tanadi hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane sannan kuma ya ba da umarnin ƙwacewa da rushe dukiyoyin da ake yin amfani da su wajen

An tsinci gawar mabaraci mai shekara 75 a Neja

Babu wanda zai iya cewa ga musabbabin mutuwarsa, amma ’yan kasuwa sun shaida  cewa, an tsinci gawarsa da safiyar ranar Juma’a a babbar ƙofar shiga kas

PDP ba ta shirya yin zaɓen 2027 ba – Wike

Shugabannin adawa a faɗin ƙasar nan na ƙara zage damtse wajen ganin sun ƙulla alaƙa da nufin kawar da Jam’iyyar APC.