Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Zai Shafi Rayuwar ’Yan Najeriya

Tambayar ita ce, shin ta yaya wannan faɗuwar ta farashin ɗanyen mai za ta shafi rayuwar talaka?

Gwamnati ta gargaɗi jihohi 30 kan ambaliyar ruwa

Ministan albarkatun ruwa da tsaftar mahalli, Joseph Utsev, a ranar Alhamis, ya ce za a fuskanci ambaliyar ruwa a gaɓar teku da koguna a wasu sassan ya

Gwamnatin Kano ta tura tawaga zuwa Edo kan kisan mafarauta

An ɗora wa tawagar alhakin binciko haƙiƙanin abin da ya faru, tare da hana faruwar hakan a gaba.

Yadda Tinubu ya taimaka wa ’yata ta samu aiki a NUPRC — Buba Galadima

Buba Galadima ya bayyana yadda ‘yarsa ta yi aiki da gwamnatin Buhari na tsawon shekaru huɗu ba tare da an biya ta albashi ba.

Tarkon Mutuwa a Katsina: Hanyar Funtua zuwa Ƙanƙara

’Ya’yan wani magindanci sun kai ƙarar sa wurin ’yan bindiga saboda ya ƙara aure ba da yardar mahaifiyarsu ba