Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta daure ango wata 6 saboda likin kudi a bikinsa

Babbar Kotun Tarayya ta yanke wa shahararren mai sana’ar gyaran fuska, Abdullahi Musa Huseini, wanda aka fi sani da Amuscap, hukuncin daurin wat

Mali, Nijar, da Burkina Faso sun janye jakadunsu daga Algeria

Kasashen uku da ke karkashin mulkin soja sun sanar da daukar wannan matakin hadin gwiwa ne bayan Mali ta zargi sojojin Algeria da harbo wani jirginta

Kisan Janar Alƙali: Kotu ta ɗage shari’a zuwa 28 ga Mayu

Babbar kotu da ke zamanta a Jos, Jihar Filato, ta ɗage shari’ar ne bayan ɓangaren masu ƙara sun yi tambayoyi ga Manjo-Janar U. I. Mohammed mai ritaya

Mahara sun yi garkuwa da fiye da mutum 50 a Katsina

’Yan bindigar sun kuma kashe aƙalla mutum takwas bayan da suka shafe sama da awa 24 suna cin karensu babu babbaka a ƙauyukan ƙananan hukumomin da suka

NAJERIYA A YAU: Dabarun Samun Kuɗaɗe Ta Hanyar Amfani Da Wayar Hannu

Ko kun san dabarun amfani da wayoyinku don samun kuɗaɗen shiga?