Manyan Labarai

Manyan Labarai

Janar Tsiga ya kuɓuta bayan shafe kwana 56 a hannun ’yan bindiga

Maharan sun ci gaba da riƙe Janar Tsiga bayan karɓar kuɗin fansa daga hannun iyalansa.

Uromi: Barau ya ziyarci iyalan waɗanda aka kashe, ya ba su kyautar N16m

Sanatan ya ce zai tabbatar da cewar an biya iyalan mamatan haƙƙinsu.

HOTUNA: Yadda aka yi jana’izar Galadiman Kano

An birne marigayi Galadiman Kano a maƙabartar Gandun Albasa da ke Kano.

Basakkwacen da ya yi ridda ya sake karɓar addinin Musulunci

’Yan bindiga ne suka kashe mahaifinmu bayan karɓar kuɗin fansa har Naira miliyan 9.

Tinubu zai tafi ziyarar makonni biyu a Faransa

A lokacin ziyarar shugaban ƙasar zai yi bitar ƙwazo da nasarorin da gwamnatinsa ta samu.