Manyan Labarai

Manyan Labarai

HOTUNA: Abba da Gwamnan Edo sun ziyarci iyalan mafarautan da aka kashe a Edo

Okpebholo ya shaida wa iyalan cewa ba zai yi ƙasa a gwiwa ba har sai an tabbatar da adalci.

NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Za Su Kwaɗaita Muku Azumtar Sitta Shawwal

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan falalar Sitta Shawwal.

Muna so a nuna wa duniya mutanen da suka kashe ’yan Arewa a Edo — Gwamnan Kano

Mun daɗe muna haƙuri da irin wannan cin kashin da ake mana a kudancin Nijeriya.

NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Komawa Cin Abinci Yadda Ya Kamata Bayan Watan Ramadana

Wani sauyi da watan azumin watan Ramadana ke zuwa da shi shi ne canjin yanayin cimar al’umma.

Azumin Sitta Shawwal a Musulunci

Babu laifi ko karhanci a fara azumin Sitta Shawwal a rana ta biyu na watan Shawwal.