Mutum 14 sun shiga hannu kan kisan ’yan Arewa a Edo
Sufeto-Janar ya ce duk wanda aka samu da hannu a kisan gillar zai ɗanɗana kuɗarsa.
Manyan Labarai
Sufeto-Janar ya ce duk wanda aka samu da hannu a kisan gillar zai ɗanɗana kuɗarsa.
Gwamnatin jihar ta ce ba za ta lamunci kashe mutane ba gaira babu dalili ba.
Rundunar ta ce daga baya al’amura sun daidaita a yankin.
Amnesty International ta ce mutane 16 da aka kashe ’yan asalin Jihar Kano ne.
Rundunar za ta baza jami’anta a sassan jihar domin tabbatar da bin doka da oda a jihar.