Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dalilin da dimokuraɗiyya ta gaza kawo ci gaba a Afirka — Obasanjo

Muddin ba a sauya tsari an dawo ana mutunta buƙatun al’ummar Afirka ba, to dimokuraɗiyya za ta mutu murus a nahiyar.

Mun ɗauko hayar sojojin ƙetare domin horas da dakarun Nijeriya — Badaru

Za a samar wa dakarun kayan aiki na zamani da za su yi amfani da su wajen daƙile matsalolin tsaro.

NAJERIYA A YAU: Yadda Ake Yi Wa ‘Yan Majalisar Ƙasa Kiranye

Al’ummar Kogi ta Tsakiya suka fara kaɗa ƙuri’un yi wa Sanata Natasha kiranye.

An kama jarkokin manja maƙare da alburusai a Abuja

Mutumin da aka kama ya ce an biya shi N100,000 domin karɓo alburusan daga wajen wani mutum a Jihar Nasarawa.

Matasa sun daka wawa kan kayan abincin da Seyi Tinubu zai raba a Gombe

Matasan Arewa ba abinci suke buƙata ba sai tallafin dogaro da kai domin su ba mabarata ba ne.