Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnonin PDP sun garzaya Kotun Ƙoli kan dakatar da Gwamnan Ribas

Gwamnonin da suka shigar da ƙarar sun haɗa da na Adamawa, Bauchi, Bayelsa, Enugu, Osun, Filato, Zamfara.

Fursunoni 12 sun tsere bayan fasa gidan yari a Kogi

Abin tambaya shi ne yadda fursunonin suka tsere daga gidan yarin ba tare da barin wata alama ba.

NAJERIYA A YAU: Yadda watan Ramadana ke tasiri a harkokin kasuwanci

Da zarar an ce watan Ramadana ya kama wasu daga cikin harkokin kasuwancin kan samu naƙasu.

Gobara ta tashi a gidan mai sakamakon fashewar tanka a Neja

Mutane sun tsere daga wajen domin tsira da rayukansu.

An shiga ruɗani yayin da Sanusi II da Bayero ke shirin hawan salla a Kano

Jama’a sun fara nuna damuwarsu kan abin da ka iya zuwa ya dawo game da hawan sallar.