Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya ba ni riƙon Ribas don wanzar da zaman lafiya — Ibas

Ibas ya ce babban aikinsa a jihar, shi ne wanzar da zaman lafiya.

Babu ’yan adawan da za su iya hana Tinubu lashe zaɓen 2027 — Ganduje

Ganduje ya ce ayyukan da Tinubu ya shimfiɗa ne za su zame masa tsani a 2027.

Kwankwaso ya yi Allah-wadai da ayyana dokar ta-ɓaci a Ribas

Kwankwaso ya yi Allah-wadai da yadda Majalisar Dokoki suka zama ‘yan amshin-shata.

NAJERIYA A YAU: Illar Sare Itatuwa Ga Sauyin Yanayi Da Lafiyarmu

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazarin illar sare itatuwa ba tare da dasa wasu ba, da tasirinsa kan sauyin yanayi da kuma lafiyarmu.

’Yan adawa sun shirya ƙalubalantar Tinubu a zaɓen 2027 – Atiku

Jiga-jigan ’yan adawa da suka halarci taron sun haɗa da: Tsohon Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a 2023, Peter Obi, wanda Yunusa Tanko