Ƙungiyoyin ƙwadago sun buƙaci Tinubu ya mayar da Fubara kan kujerarsa
Ƙungiyoyin sun matakin da Tinubu ya ɗauka ya saɓa wa sashe na 2 da na 305 na kundin tsarin mulki.
Manyan Labarai
Ƙungiyoyin sun matakin da Tinubu ya ɗauka ya saɓa wa sashe na 2 da na 305 na kundin tsarin mulki.
Tinubu ya ce dokar ba ta shafi ɓangaren shari’a ba.
Matatar ta ce wannan matakin na wucin gadi ne, da zarar ta samu kaya a farashin Naira za ta dawo siyar wa ‘yan Najeriya.
Gwamnan da aka dakatar ya fice daga fadar gwamnatin jihar da sanyin safiyar Laraba.
Ba za mu bari wasu maƙiya su tauye wa al’ummar Kano wannan haƙƙin da suke matuƙar mutuntawa ba.