Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ƙungiyoyin ƙwadago sun buƙaci Tinubu ya mayar da Fubara kan kujerarsa

Ƙungiyoyin sun matakin da Tinubu ya ɗauka ya saɓa wa sashe na 2 da na 305 na kundin tsarin mulki.

Tinubu ya rantsar da Ibas a matsayin Kantoman Jihar Ribas

Tinubu ya ce dokar ba ta shafi ɓangaren shari’a ba.

Matatar Dangote ta dakatar da sayar da fetur a Naira

Matatar ta ce wannan matakin na wucin gadi ne, da zarar ta samu kaya a farashin Naira za ta dawo siyar wa ‘yan Najeriya.

Dokar Ta-ɓaci: Fubara ya fice daga gidan gwamnatin Ribas 

Gwamnan da aka dakatar ya fice daga fadar gwamnatin jihar da sanyin safiyar Laraba.

Sarakunan Kano su kimtsa wa hawan sallah bana — Abba

Ba za mu bari wasu maƙiya su tauye wa al’ummar Kano wannan haƙƙin da suke matuƙar mutuntawa ba.