Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sojoji sun hallaka shugabannin ’yan bindiga 2 da wasu a Katsina 

Dakarun sun gano maɓoyarsu tare da yi musu ruwan bama-bamai.

Gwamnatin Tarayya ta musanta zargin Amurka kan cin zarafin Kiristoci 

Amnesty International ta ce matsalar tsaro ta fi shafar Musulmi maimakon Kiristoci a Najeriya.

Kotun ɗaukaka ƙara ba ta soke naɗin Sanusi II ba — Gwamnatin Kano

Kotun na dakon hukuncin kotun ƙoli kafin ta zartar da nata hukuncin.

Baffa Bichi da Barau Jibrin sun gana a Abuja

“Ci gaban jiharmu da ƙasa a kodayaushe yana kan gaba a ajandarmu, za mu ci gaba da haɗa kai da sauran masu ruwa da tsaki domin ciyar da jiharmu da ƙas

MC Tagwaye ya fice daga APC zuwa SDP

“Bayan tsawon watanni na tuntuɓar juna, ni Obinna Simon da aka fi sani da MC Tagwaye, na yanke shawarar ficewa daga Jam’iyyar APC na koma