Manyan Labarai

Manyan Labarai

Muƙarraban Uba Sani ne suka sace tsohon Kwamishina na – El-Rufai

El-Rufai ya ce, yana da tabbacin ana cin zarafin abokin nasa ne saboda ya fice daga Jam’iyyar APC zuwa SDP.

’Yan bindiga sun sace mutum 10 da raunata 2 a Kaduna

“Ya zuwa yanzu, an tafi da mutane goma, yayin da biyu suka samu raunuka, yanzu suna karɓar magani.

Kano: Gobara ta kashe mutum 7 da lalata kadarorin N50m a Fabrairu

“Rayukan mutane bakwai ne suka salwanta sakamakon wata gobara da ta tashi yayin da kuma aka ceto rayukan mutum bakwai.”

Galibin ’yan Najeriya na neman muƙaman gwamnati don arzuta kansu — Obasanjo

Obasanjo ya bayyana hakan ne a cikin sabon littafinsa mai suna ‘Nigeria: Past and Future’ inda ya zayyana halayen manyan shugabanni a matakin tarayya

Peter Obi ya yi ganawar sirri da gwamnan Bauchi

A baya dai Obi da Bala Mohammed sun yi tafiya a tutar jam’iyyar PDP kafin daga bisani suka rabu.